ASUU ta kira zama don yanke hukuncin janyewa ko ci gaba da yajin aiki
Majalisar gudanarwar Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya da ke yajin aiki (ASUU) ta shirya gudanar da muhimmin zama a...
Wani ɗan majalisa na son gwamnati ta kafa hukumar inganta tsarin ilimin tsangaya da...
Daga Mukhtar A. Halliru Tambuwal
Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Boɗinga, Dange-Shuni da Tureta daga Jihar...
Jami’ar Kaduna ta gaji da yajin aikin ASUU, ta ƙira ɗalibai su dawo makaranta
Jami'ar jihar Kaduna 'KASU' ta ƙira ɗalibanta da su dawo makaranta domin ci gaba da zangon karatun 2020/2021 wato 'Second Semester'.
Gwamnatin Tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu 12, takwas a...
Majalisar zartarwa ta tarayya, FEC, ta amince da bayar da lasisin wucin gadi na kafa jami’o’i masu zaman kansu 12 a fadin...
Yadda ta kasance tsakanin ASUU da Gwamnatin Tarayya a ganawar su ta ranar Talata
Ministan Ƙwadago da samar da ayyukan yi na Chris Ngige, ya yi wa ‘yan Najeriya alƙawarin kawo ƙarshen...
Yanzu-Yanzu: ASUU ta tafi yajin aikin gargaɗi
Bayan kwashe awanni ta na tattaunawa a kan yadda za ta ɓullo wa lamarin rikicin ta da Gwamnatin Tarayya, Ƙungiyar Malaman Jami'o'i...
Yahaya Bello ya ayyana dokar ta baci a fanni ilimi a Kogi
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya kafa dokar ta-baci a fannin ilimi a jihar.A cewar gwamnan, an kafa wannan dokar ne...
Dakta Dauda Lawal ya ɗauki nauyin ƴan Zamfara 120 domin karatu a ƙasar waje
Daga Shehu Hassan Suleja
Shugaban kamfanin Credent Capital & Advisory, Dr. Dauda Lawal Dare...
Wasu daga ciki ɗalibai da Kwankwaso ya tura karatu waje sun shiga sahun masana...
Mutum uku da ga cikin ɗalibai ƴan asalin jihar Kano da gwamnatin tsohon gwamnan Kano, Rabi'u Musa Kwankwaso ta ɗauki nauyin karatun...
Za a yanke kashi 10 na albashin ma’aikata don bunƙasa ilimi a Yobe
Gwamnatin Jihar Yobe ta ce za ta cire kashi 10 cikin 100 na albashin ma'aikata na watan Nuwamba...