Monday, September 25, 2023
GidaKunnen GariMatashin da ya kashe mahaifiyarsa kan shaye-shaye ya shiga hannu

Matashin da ya kashe mahaifiyarsa kan shaye-shaye ya shiga hannu

Wannan shi ne Ibrahim Musa, matashin da ake zargi da kashe mahaifiyarsa a garin Rimin-Kebe ta jihar Kano.

Bayanai sun ce matashin ya aikata wannan ta’asa ne bisa takurama masa da ya ce mahaifiyar ta yi kan lallai sai ya daina shaye-shaye.

A yanzu dai ya shiga hannu rudunar ‘yan sandan Kano bayan ya tsere.

RELATED ARTICLES

BAR AMSA

Don Allah shigar da sharhinku!
Don Allah shigar da sunanka a nan

Most Popular

Recent Comments